Ƴan Najeriya mata 11 da za su fafata a gasar Champions League 2026/27

Ƙwallon ƙafar mata na ƙara samun tagomashi a Najeriya, inda zaratan ƴanƙwallon ƙasar ke nuna bajinta a manyan ƙungiyoyi a ƙasashen duniya.

Read full coverage on TraceNews