Ƴansandan Najeriya na farautar wasu ƴan siyasa masu yaɗa kalaman tunzura Jama’a

Rundunar Ƴansandan Najeriya ta fara gudanar da bincike kan zargin da ake yi wa wasu masu riƙe da muƙaman siyasa, dangane da furta kalaman tunzura Jama’a.

Read full coverage on TraceNews