Dakarun Najeriya sun ceto mutane 36 da kashe ƴan ta'adda da dama

A Najeriya,hedikwatar tsaro ta ce sojoji sun ceto mutane 36 da aka sace tare da kashe ƴan ta'adda da dama a sabbin hare-hare a fadin ƙasar.

Read full coverage on TraceNews