EFCC na shirin rufe asusun gwamnatin Osun gabanin zaɓen da ke tafe - Adeleke

Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya yi zargin cewa Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) na aiki don rufe ɗaukacin asusun bankin gwamnatin jihar...

Read full coverage on TraceNews