Gwamnatin Tarayya za ta biya tsofaffin ma’aikatan da ta sallama shekaru 20 da suka gabata

An fara shirin sallamar ma’aikatan ne tsakanin shekarar 2007 zuwa 2008, amma wasu batutuwa suka sa aka ci gaba da jan lamarin har kusan shekaru 20.

Read full coverage on TraceNews