Katsina: Ƙauyuka 15 sun zama kufai yayin da hare-haren ’yan bindiga ke tsananta

A cikin makonni biyu kacal, ’yan bindigar sun yi garkuwa da mutane sama da 100 a yankin, inda da dama daga cikinsu har yanzu suke hannunsu.

Read full coverage on TraceNews