Kotu ta bayar da belin mutumin da ake zargi da ɓata sunan Jamilu Gwamna

Ana iƙirarin cewa EFCC ta kama Jamilu Gwamna bisa zargin karkatar da kuɗaɗen Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na Kano (KEDCO).

Read full coverage on TraceNews