Mahara sun kashe mutum 4, sun sace kayan miliyoyin Naira a Sakkwato

A cewar majiyar, ’yan bindigar sun fito ne bayan sun yi satar shanu a ƙananan hukumomin Shagari da Bodinga da Yabo da Tureta, kafin su kai hari Maikujera.

Read full coverage on TraceNews