Manchester City ta miƙa tayin sayen Ayyoub Bouaddi na Morocco daga Lille

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Manchester City ta faro tattaunawa mai ƙarfi da Lille ta Faransa dangane da shirin sayen ɗan wasanta na tsakiya Ayyoub Bouaddi.

Read full coverage on TraceNews