Mayaƙan Boko Haram sun kashe sojojin Nijar 14 a garin N'Guimi na jihar Diffa

Sojin Nijar da dama sun kwanta dama a harin da ake zargin ƴanta’addan ƙungiyar Boko Haram da kaiwa kan jami’an tsaron da ke garin N’Guimi na jihar Diffa...

Read full coverage on TraceNews