Mutane 176 da ƴanbindiga suka sace a Kwara sun shaƙi numfashin ƴanci

A Najeriya, gwamnatin Jihar Kwara ta sanar da nasarar ceto mutane 176 da aka sace a lokacin harin da ƴan bindiga suka kai wa al'ummomin Woro da Nuku da ke...

Read full coverage on TraceNews