Sharuɗɗa huɗu na sabuwar yarjejeniyar Musulmai da Kiristocin Najeriya

Shugabannin addinin Musulunci da Kiristoci fiye da 50 ne suka rattaba hannu kan wata yarjejeniyar zaman lafiya tsakanin mabiya addinan biyu a Najeriya.

Read full coverage on TraceNews