WHO ta sanar da kawo ƙarshen Ebola a Uganda yayinda take ta'azzara a Congo

Hukumar Lafiya ta Duniya, WHO, ta ayyana kawo ƙarshen cutar Ebola a ƙasar Uganda, bayan shafe kwanaki 42 ba tare da samun wanda ya kamu da cutar ba.

Read full coverage on TraceNews