’Yan Kasuwar Singa sun nemi Tinubu ya cika alƙawarin tallafin N5bn da ya yi musu ’Yan Kasuwar Singa sun nemi Tinubu ya cika alƙawarin tallafin N5bn da ya yi musu bayan gobara
’Yan Kasuwar Singa sun ce yanzu sama da wata bakwai da yi musu alƙawarin tallafin N5bn amma har yanzu ba a cika ba, duk da ƙoƙarin bibiya da suka yi