’Yan sanda sun kama mutum 16 kan zargin satar mutane, sun kwato kayan N69m a Kaduna

’Yan sanda sun kuma hallaka wasu fitattun masu garkuwa da mutane a wasu hare-hare daban-daban a sassan jihar a cikin makonni biyu a cewar kwashinan...

Read full coverage on TraceNews