’Yan sanda sun tsare jami’an tsaron Gwamnan Katsina a Abuja

Hukumar ’Yan Sanan Najeriya ta cika hannu da ADC da CSO na gwamnan ne tun ranar Alhamis 20 ga watan nan na Agusta, 2026, kuma tun daga lokacin suke tsare.

Read full coverage on TraceNews