Za a rufe makarantun kiwon lafiya marasa ƙa’ida

Ƙungiyar ta ce, ta damu matuƙa da yadda ake samun ƙaruwar irin waɗannan makarantu da ke gudanar da ayyukansu ba tare da cika sharuɗɗan da ake buƙata ba.

Read full coverage on TraceNews